Duk Da Dokar Hana Fita na tsawon awanni ashirin da hudu, Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yi zargin cewa wata babbar makarkashiya da wasu ‘yan siyasa masu karfi ke yi na ruguza…
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne Æ™arÆ™ashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…
Akalla rayukan mutum 20 ne wadansu
rijiyoyi suka ci a unguwanni daban-daban a jihar Kano, kamar yadda
hukumar kwana-kwana ta jihar ta bayyana wa BBC.
Hukumar ta ce adadin ya kai 34 idan a…
Ana zargin dakarun tsaron Afghanistan na musamman, da dakarun Amurka
ke marawa baya da kisan fararen hula guda 9 da kuma raunana wasu su 8 a
gabashin lardin Nangarhar, wadanda ga dukan a…
Jagorar gangamin da ya rika neman a bai wa mata damar tuki a Saudiyya ta ce ita da sauran masu fafutika da ke kasar na fuskantar barazanar kisa. Manal al-Sharif ta ce an rika turo mata da…
Sakamakon fasa rumbunan abinci da matasa suka yi a sassan Jihar Adamawa, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sanya dokar hana fita na awanni ashirin da hudu. Da yake sanarwar da ke cewa dokar za …
Sheikh Dahiru Usman Bauchi da aike da sakon ta’aziyarsa da dumbin mahaddata Alqur’ani da mabiya darikar Tijjaniya Faida Ibrahimiyya da al’ummar Jihar Kano da masarautar Kano da malaman kasa…