Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya yi barazanar rushe gidajen mutanen da sukayi warwason kayan tallafi a jihar matukar ba su dawo da abubuwan da suka diba ba a cikin awanni. Ya b…
Dan wasan Ingila da kuma Manchester
United, Ashley Young ya ce sun tattauna matakin da ya dace su dauka idan
sun fuskanci wariyar launin fata a gasar cin kofin duniya a Rasha.
Bai dade ba…
Tsoffin 'yan sabuwar PDP da suka hada da shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, da shugaban majalisar wakilai, Yakubu Dogara, sun yi taro kan makomarsu a jam'iyyar APC.
Wata sa…
Sheikh Dahiru Usman Bauchi da aike da sakon ta’aziyarsa da dumbin mahaddata Alqur’ani da mabiya darikar Tijjaniya Faida Ibrahimiyya da al’ummar Jihar Kano da masarautar Kano da malaman kasa…
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir el-Rufa'i ya ce manema labarai ne kawai ke zuzuta kashe-kashen da ake yi a kasar, yana mai cewa ba su taka kara sun karya ba.
A hirarsa da BBC, gwamnan,…
A shekaranjiya Laraba da misalin karfe 7:40 na
safe wani matashi ya kona wadansu yara takwas da suka je sayen kosai da
doya don karya kumallo da tafasasshen mai lokacin da matashin ya dok…
Gareth Bale, wanda shi ne ya taimaka
wa Real Madrid ta lashe kofin zakarun nahiyar Turai, ya ce bai gamsu da
yadda kociyan Madrid din Zinadine Zidane, ke kin sanya shi a wasa yadda
ya k…