Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
A jibi Lahadi idan Allah Ya kai mu za a yi wasa mafi zafi a gasar La-Liga ta Sifen inda kungiyar kwallon kafa ta FC Barcelona za ta kece-raini da kungiyar Real Madrid.
Wasan zai gudana ne …
Sakamakon fasa rumbunan abinci da matasa suka yi a sassan Jihar Adamawa, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sanya dokar hana fita na awanni ashirin da hudu. Da yake sanarwar da ke cewa dokar za …
Kulob din Arsenal da ke Ingila ya gayyaci tsohon dan kwallonsu kuma dan asalin Najeriya Nwanko Kanu a daya daga cikin bakin da za su kalli wasan karshe da kocin Arsenal Arsene Wenger zai ja…
'Yan sanda sun yi harbi sama domin
tarwatsa magoya bayan tsohon Gwamna Ibrahim Shekarau lokacin da aka
gurfanar da shi a gaban kotu a Kano.
An baza 'yan sanda a gaban kotun da ak…