Sohon Gwamnan Jihar Filato Jonah Jang ya buakaci kotu ta umarci Hukumar EFCC ta sake shi domin yana fama da ciwon sukari. Jonah Jang ya je kotun ne na Abuja jim kadan bayan Hukumar EFFC ta k…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
anar Alhamis da ta wuce ne, mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi
Osinbajo ya tsallake rijiya da baya, yayin da jirgi mai saukar ungulu da yake ciki ya fara fitar da hayaki.Hakan ya sany…
Musulmai a fadin duniya na ci gaba
da azumtar watan Ramadan mai tsarki, inda ake so su kame bakinsu daga ci
da sha da kuma kiyaye dokokin Allah tun daga ketowar alfijir har zuwa
faduwar…
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir el-Rufa'i ya ce manema labarai ne kawai ke zuzuta kashe-kashen da ake yi a kasar, yana mai cewa ba su taka kara sun karya ba.
A hirarsa da BBC, gwamnan,…
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…