Hukumar zaben Najeriya, ta ce yakamata al'ummar kasar su kwantar da hankulansu a kan batun zaben 2019 da ke karatowa.
Mai
magana da yawun hukumar, Malam Aliyu Bello, ya shaida wa BBC c…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Fitaccen mawakin na Reggae a Naijeriya, Ras kimono ya mutu a birnin Legas.
Rahotanni daga na kusa da 'yan uwan marigayin sun tabbatarwa da BBC cewa ya mutu a ranar Lahadi ne bayan ya y…
Jagorar gangamin da ya rika neman a bai wa mata damar tuki a Saudiyya ta ce ita da sauran masu fafutika da ke kasar na fuskantar barazanar kisa. Manal al-Sharif ta ce an rika turo mata da…
Ana zargin wani ma’aikacin Hukumar Kula da
Hanyoyi da Tsabtace Muhalli ta Jihar Kaduna KASTELIA ya kwada wa wata
daliba karfe a goshi har ta suma a yayin da suke gudanar da aikin kama
m…