Duk Da Dokar Hana Fita na tsawon awanni ashirin da hudu, Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yi zargin cewa wata babbar makarkashiya da wasu ‘yan siyasa masu karfi ke yi na ruguza…
Kwamishiniyar ma’aikatar albarkatun kasa ta jihar Adamawa Misis Shanti Sashi, ta maka shugaban karamar hukumar Lamurde Mista Barati Nzonzo a kotu, biyo bayan marin da ya wanka mata wanda ya…
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…
Ana zargin wani ma’aikacin Hukumar Kula da
Hanyoyi da Tsabtace Muhalli ta Jihar Kaduna KASTELIA ya kwada wa wata
daliba karfe a goshi har ta suma a yayin da suke gudanar da aikin kama
m…
Kocin kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernot Rohr ya bayyana dalilan da za su sa ba zai iya auren wata mace a Najeriya ba.
A wata tattaunawa da ya yi da jaridar Turanci ta T…
Gwamnatin Najeriya ta ce ta ware dala miliyan 20 zuwa ga ƙungiyar ƙasashen yammacin Afirka Ecowas domin yaƙi da ta’addanci a yankin. Ministan harakokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ne ya …
Sheikh Dahiru Usman Bauchi da aike da sakon ta’aziyarsa da dumbin mahaddata Alqur’ani da mabiya darikar Tijjaniya Faida Ibrahimiyya da al’ummar Jihar Kano da masarautar Kano da malaman kasa…