an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Sanata Shehu Sani mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a Majalisar Dattawa ya ce makiyaya da barayin da suke yin kisa a Najeriya duk ‘yan ta’adda ne. Shehu Sani ya bayyana hakan ne a shafinsa na t…
AC Milan ta yi rashin nasara a gasar Serie A da ta buga a gida da Atalanta ranar Asabar. Atalanta ta yi nasara da ci 3-0 a fafatawar da suka yi a San Siro, kuma an rage tazarar maki biyu ts…
Duk Da Dokar Hana Fita na tsawon awanni ashirin da hudu, Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yi zargin cewa wata babbar makarkashiya da wasu ‘yan siyasa masu karfi ke yi na ruguza…
Gungun matasa sun dora daga inda suka tsaya a ranar Lahadi, inda suka ci gaba da nemo rumbunan da aka boye kayan tallafin COVID-19 a Abuja. Majiyarmu ta rawaito cewa mutane da dama ciki har …
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…