A jibi Lahadi idan Allah Ya kai mu za a yi wasa mafi zafi a gasar La-Liga ta Sifen inda kungiyar kwallon kafa ta FC Barcelona za ta kece-raini da kungiyar Real Madrid.
Wasan zai gudana ne …
Ana zargin wani ma’aikacin Hukumar Kula da
Hanyoyi da Tsabtace Muhalli ta Jihar Kaduna KASTELIA ya kwada wa wata
daliba karfe a goshi har ta suma a yayin da suke gudanar da aikin kama
m…
Duk Da Dokar Hana Fita na tsawon awanni ashirin da hudu, Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yi zargin cewa wata babbar makarkashiya da wasu ‘yan siyasa masu karfi ke yi na ruguza…
Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) ta karyata cewa gwamnatoci sun boye kayan tallafin abincin COVID-19 da Gwamnatin Tarayya ta bayar su raba wa mabukata. Kungiyar ta ce ta gwamnonin sun adan…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…