Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sake nanata umarnin da ya bayar ga Babban Bankin ƙasar kan cewa kada ya kuskura ya bayar da canjin dala ko kuɗin kasashen waje domin shigo da kayan abi…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Jagorar gangamin da ya rika neman a bai wa mata damar tuki a Saudiyya ta ce ita da sauran masu fafutika da ke kasar na fuskantar barazanar kisa. Manal al-Sharif ta ce an rika turo mata da…
Kama yanzu jihohi guda goma ne tare da babban tarayya akayi warwason abinci a ciki. Jihohin da lamarin ya auku sun hada da: Kaduna A jihar Kaduna an samu rahoton cewa wasu matasa sun kunna k…
Fitaccen mawakin na Reggae a Naijeriya, Ras kimono ya mutu a birnin Legas.
Rahotanni daga na kusa da 'yan uwan marigayin sun tabbatarwa da BBC cewa ya mutu a ranar Lahadi ne bayan ya y…
AC Milan ta yi rashin nasara a gasar Serie A da ta buga a gida da Atalanta ranar Asabar. Atalanta ta yi nasara da ci 3-0 a fafatawar da suka yi a San Siro, kuma an rage tazarar maki biyu ts…