anar Alhamis da ta wuce ne, mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi
Osinbajo ya tsallake rijiya da baya, yayin da jirgi mai saukar ungulu da yake ciki ya fara fitar da hayaki.Hakan ya sany…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Kocin kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernot Rohr ya bayyana dalilan da za su sa ba zai iya auren wata mace a Najeriya ba.
A wata tattaunawa da ya yi da jaridar Turanci ta T…
Sohon Gwamnan Jihar Filato Jonah Jang ya buakaci kotu ta umarci Hukumar EFCC ta sake shi domin yana fama da ciwon sukari. Jonah Jang ya je kotun ne na Abuja jim kadan bayan Hukumar EFFC ta k…
Kulob din Arsenal da ke Ingila ya gayyaci tsohon dan kwallonsu kuma dan asalin Najeriya Nwanko Kanu a daya daga cikin bakin da za su kalli wasan karshe da kocin Arsenal Arsene Wenger zai ja…