Duk Da Dokar Hana Fita na tsawon awanni ashirin da hudu, Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yi zargin cewa wata babbar makarkashiya da wasu ‘yan siyasa masu karfi ke yi na ruguza…
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir el-Rufa'i ya ce manema labarai ne kawai ke zuzuta kashe-kashen da ake yi a kasar, yana mai cewa ba su taka kara sun karya ba.
A hirarsa da BBC, gwamnan,…
Akalla rayukan mutum 20 ne wadansu
rijiyoyi suka ci a unguwanni daban-daban a jihar Kano, kamar yadda
hukumar kwana-kwana ta jihar ta bayyana wa BBC.
Hukumar ta ce adadin ya kai 34 idan a…
Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya bayyana cewa a shirye yake ya ajiye shirinsa na mallakar makamin nukiliya matukar kasar Amurka za ta dauki alkawarin ba za ta kai masa hari ba.
Kim …
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Kocin kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernot Rohr ya bayyana dalilan da za su sa ba zai iya auren wata mace a Najeriya ba.
A wata tattaunawa da ya yi da jaridar Turanci ta T…