Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Gungun matasa sun dora daga inda suka tsaya a ranar Lahadi, inda suka ci gaba da nemo rumbunan da aka boye kayan tallafin COVID-19 a Abuja. Majiyarmu ta rawaito cewa mutane da dama ciki har …
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…
Kocin kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernot Rohr ya bayyana dalilan da za su sa ba zai iya auren wata mace a Najeriya ba.
A wata tattaunawa da ya yi da jaridar Turanci ta T…