Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sake nanata umarnin da ya bayar ga Babban Bankin ƙasar kan cewa kada ya kuskura ya bayar da canjin dala ko kuɗin kasashen waje domin shigo da kayan abi…
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ayyukan shafin zauren sada zumunta na Twitter a Najeriya. Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da Ministan Labarai da Al’adu na Kasar, Alhaji Lai Mohammed ya fi…
Kama yanzu jihohi guda goma ne tare da babban tarayya akayi warwason abinci a ciki. Jihohin da lamarin ya auku sun hada da: Kaduna A jihar Kaduna an samu rahoton cewa wasu matasa sun kunna k…
Mutum 299 ne aka yi wa fyade a cikin wata biyar a daukacin jihar Adamawa. Manajar Cibiyar Kula da Wadanda aka Yi wa Fyade ta Jihar Adamawa, Dokta Usha Saxena, ta bayyana hakan ga manema laba…
Diyar Shugaba Buhari, Zahra Buhari-Indimi ta ce yadda mutane suke bankado maboyan kayan tallafin COVID-19 ya nuna cewa ba mahaifinta ba ne matsalar Najeriya. Zahra ta wallafa hakan ne a shaf…