Kama yanzu jihohi guda goma ne tare da babban tarayya akayi warwason abinci a ciki. Jihohin da lamarin ya auku sun hada da: Kaduna A jihar Kaduna an samu rahoton cewa wasu matasa sun kunna k…
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…
Sheikh Dahiru Usman Bauchi da aike da sakon ta’aziyarsa da dumbin mahaddata Alqur’ani da mabiya darikar Tijjaniya Faida Ibrahimiyya da al’ummar Jihar Kano da masarautar Kano da malaman kasa…
Mamayewar rumbunan ajiyar kaya na gwamnati da na mutane a Adamawa ya sanya Gwamnan Jihar, Rt Hon Ahmadu Umaru Fintiri sanya dokar hana fita zuwa wayewar gari a jihar. Dokar hana fita ta yi n…
Mata yan majalisar dokoki a tarayyar Nigeria sun bukaci a basu makamin mataimakin shugaban kasa bayan zaben shekara mai zuwa ta 2019. Kungiyar mata yan majalisar dokoki a tarayyar Nigeria…