Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Kwamishiniyar ma’aikatar albarkatun kasa ta jihar Adamawa Misis Shanti Sashi, ta maka shugaban karamar hukumar Lamurde Mista Barati Nzonzo a kotu, biyo bayan marin da ya wanka mata wanda ya…
Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…
Fitaccen mawakin na Reggae a Naijeriya, Ras kimono ya mutu a birnin Legas.
Rahotanni daga na kusa da 'yan uwan marigayin sun tabbatarwa da BBC cewa ya mutu a ranar Lahadi ne bayan ya y…
Jagorar gangamin da ya rika neman a bai wa mata damar tuki a Saudiyya ta ce ita da sauran masu fafutika da ke kasar na fuskantar barazanar kisa. Manal al-Sharif ta ce an rika turo mata da…
An tsaurara tsaro a wuraren adana kaya a cikin Minna inda abinci da wasu abubuwa da ake nufi don rarrabawa a matsayin abubuwan taimako don rage tasirin kullewar COVID-19. An ga jami'an t…