anar Alhamis da ta wuce ne, mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi
Osinbajo ya tsallake rijiya da baya, yayin da jirgi mai saukar ungulu da yake ciki ya fara fitar da hayaki.Hakan ya sany…
Shugaban IraÆ™i Barham Salih ya amince da zartar da hukuncin kisa kan fursunoni sama da 340 da kotu ta yanke wa hukunci kan laifukan ta’addanci da sauran tuhume-tuhume. Sai dai ba a bayar da…
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…
Musulmai a fadin duniya na ci gaba
da azumtar watan Ramadan mai tsarki, inda ake so su kame bakinsu daga ci
da sha da kuma kiyaye dokokin Allah tun daga ketowar alfijir har zuwa
faduwar…
Kwamishiniyar ma’aikatar albarkatun kasa ta jihar Adamawa Misis Shanti Sashi, ta maka shugaban karamar hukumar Lamurde Mista Barati Nzonzo a kotu, biyo bayan marin da ya wanka mata wanda ya…