Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…
Wasu 'yan bindiga sun sace wasu alkalai biyu na kotun shari'ar musulunci a jihar Zamfara, yayin da suke komawa gida bayan wani bulaguron karo ilimi da suka yi. Alkalan sun hadar da M…
Yayin da gwamnatin Najeriya ta ɓullo da sabon tilastawa ƴan ƙasar haɗa layukansu na salula da kuma lambobinsu na katin shedar ɗan ƙasa, wani ɗan ƙasar ya bayyana damuwa kan makomar layin mu…
Shugaban Iraƙi Barham Salih ya amince da zartar da hukuncin kisa kan fursunoni sama da 340 da kotu ta yanke wa hukunci kan laifukan ta’addanci da sauran tuhume-tuhume. Sai dai ba a bayar da…
Xu Jing, ta ce sun fara soyayya, to amma da farko sun sha wuya. Sun hadu ne a wani kebantaccen waje a wani otel na Fairmont da ke Nairobi. Xu ta ce ' Iyayena ba su san Afirka sosai b…
Matasa a Jihar Adamawa sun fasa ma’adanar abincin jihar suna dibar kayan abinci. Duniyar Yau ta gano cewa kokarin jami’an tsaro na hana matasan shiga shiga su debi kayan abincin ya faskara. Z…