Wasu ƴan bindiga a tekun Najeriya sun kashe wani matuƙin jirgin ruwa tare da yin awon gaba da wasu 15 da ke cikin jirgin ruwa mai dakon kaya na Turkiya, kamar yadda kamfanin dillacin labara…
Mata yan majalisar dokoki a tarayyar Nigeria sun bukaci a basu makamin mataimakin shugaban kasa bayan zaben shekara mai zuwa ta 2019. Kungiyar mata yan majalisar dokoki a tarayyar Nigeria…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…
Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…