Mamayewar rumbunan ajiyar kaya na gwamnati da na mutane a Adamawa ya sanya Gwamnan Jihar, Rt Hon Ahmadu Umaru Fintiri sanya dokar hana fita zuwa wayewar gari a jihar. Dokar hana fita ta yi n…
Wani jami’in Hukumar Kwastam ya yi gamo da ajalinsa yayin da wani soja ya harbe shi a iyakar kan tudu ta Seme da ke Jihar Legas. Wani ganau ya shaida cewar lamarin ya faru ne ranar Laraba da…
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
Wasu 'yan bindiga sun sace wasu alkalai biyu na kotun shari'ar musulunci a jihar Zamfara, yayin da suke komawa gida bayan wani bulaguron karo ilimi da suka yi. Alkalan sun hadar da M…
Gwamnatin Najeriya ta ce ta ware dala miliyan 20 zuwa ga ƙungiyar ƙasashen yammacin Afirka Ecowas domin yaƙi da ta’addanci a yankin. Ministan harakokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ne ya …
Sakamakon fasa rumbunan abinci da matasa suka yi a sassan Jihar Adamawa, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya sanya dokar hana fita na awanni ashirin da hudu. Da yake sanarwar da ke cewa dokar za …
Shugaban Iraƙi Barham Salih ya amince da zartar da hukuncin kisa kan fursunoni sama da 340 da kotu ta yanke wa hukunci kan laifukan ta’addanci da sauran tuhume-tuhume. Sai dai ba a bayar da…