anar Alhamis da ta wuce ne, mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi
Osinbajo ya tsallake rijiya da baya, yayin da jirgi mai saukar ungulu da yake ciki ya fara fitar da hayaki.Hakan ya sany…
Sanata Shehu Sani mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a Majalisar Dattawa ya ce makiyaya da barayin da suke yin kisa a Najeriya duk ‘yan ta’adda ne. Shehu Sani ya bayyana hakan ne a shafinsa na t…
an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Wasu 'yan bindiga sun sace wasu alkalai biyu na kotun shari'ar musulunci a jihar Zamfara, yayin da suke komawa gida bayan wani bulaguron karo ilimi da suka yi. Alkalan sun hadar da M…
Shugaban Iraƙi Barham Salih ya amince da zartar da hukuncin kisa kan fursunoni sama da 340 da kotu ta yanke wa hukunci kan laifukan ta’addanci da sauran tuhume-tuhume. Sai dai ba a bayar da…
A wani farmaki da ‘yan ta’adda suka kai a kan hanyar Birnin-Gwari zuwa Kaduna sun sace fasinjojin 42 dake a kan hanyarsu zuwa Kano a cikin awa 24. Wani shugaban kungiyar motoci ta NURTW, a …
Shugaban zai tsawaita shekara 18 da ya shafe yana mulkin kasar, wanda magoya bayansa ke cewa ya farfado da martabar kasar a duniya, yayin da 'yan hamayya ke bayyana mulkinsa da ta kama …