Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
Wasu 'yan bindiga sun sace wasu alkalai biyu na kotun shari'ar musulunci a jihar Zamfara, yayin da suke komawa gida bayan wani bulaguron karo ilimi da suka yi. Alkalan sun hadar da M…
Shugaban Iraƙi Barham Salih ya amince da zartar da hukuncin kisa kan fursunoni sama da 340 da kotu ta yanke wa hukunci kan laifukan ta’addanci da sauran tuhume-tuhume. Sai dai ba a bayar da…
Wani jami’in Hukumar Kwastam ya yi gamo da ajalinsa yayin da wani soja ya harbe shi a iyakar kan tudu ta Seme da ke Jihar Legas. Wani ganau ya shaida cewar lamarin ya faru ne ranar Laraba da…
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…
Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…