Mamayewar rumbunan ajiyar kaya na gwamnati da na mutane a Adamawa ya sanya Gwamnan Jihar, Rt Hon Ahmadu Umaru Fintiri sanya dokar hana fita zuwa wayewar gari a jihar. Dokar hana fita ta yi n…
Hukumar zaben Najeriya, ta ce yakamata al'ummar kasar su kwantar da hankulansu a kan batun zaben 2019 da ke karatowa.
Mai
magana da yawun hukumar, Malam Aliyu Bello, ya shaida wa BBC c…
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
Duk Da Dokar Hana Fita na tsawon awanni ashirin da hudu, Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yi zargin cewa wata babbar makarkashiya da wasu ‘yan siyasa masu karfi ke yi na ruguza…
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ayyukan shafin zauren sada zumunta na Twitter a Najeriya. Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da Ministan Labarai da Al’adu na Kasar, Alhaji Lai Mohammed ya fi…
Wasu ƴan bindiga a tekun Najeriya sun kashe wani matuƙin jirgin ruwa tare da yin awon gaba da wasu 15 da ke cikin jirgin ruwa mai dakon kaya na Turkiya, kamar yadda kamfanin dillacin labara…
Biyo bayan warwason da jama'a ke yi a wuraren ajiye kayayyakin abinci na gwamnati, yanzu haka gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yiwa al'umman jihar jawabi tare da kafa d…