an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Jagorar gangamin da ya rika neman a bai wa mata damar tuki a Saudiyya ta ce ita da sauran masu fafutika da ke kasar na fuskantar barazanar kisa. Manal al-Sharif ta ce an rika turo mata da…
AC Milan ta yi rashin nasara a gasar Serie A da ta buga a gida da Atalanta ranar Asabar. Atalanta ta yi nasara da ci 3-0 a fafatawar da suka yi a San Siro, kuma an rage tazarar maki biyu ts…
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir el-Rufa'i ya ce manema labarai ne kawai ke zuzuta kashe-kashen da ake yi a kasar, yana mai cewa ba su taka kara sun karya ba.
A hirarsa da BBC, gwamnan,…
Dan wasan Ingila da kuma Manchester
United, Ashley Young ya ce sun tattauna matakin da ya dace su dauka idan
sun fuskanci wariyar launin fata a gasar cin kofin duniya a Rasha.
Bai dade ba…
Duk Da Dokar Hana Fita na tsawon awanni ashirin da hudu, Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yi zargin cewa wata babbar makarkashiya da wasu ‘yan siyasa masu karfi ke yi na ruguza…