Kulob din Arsenal da ke Ingila ya gayyaci tsohon dan kwallonsu kuma dan asalin Najeriya Nwanko Kanu a daya daga cikin bakin da za su kalli wasan karshe da kocin Arsenal Arsene Wenger zai ja…
Sohon Gwamnan Jihar Filato Jonah Jang ya buakaci kotu ta umarci Hukumar EFCC ta sake shi domin yana fama da ciwon sukari. Jonah Jang ya je kotun ne na Abuja jim kadan bayan Hukumar EFFC ta k…
A jibi Lahadi idan Allah Ya kai mu za a yi wasa mafi zafi a gasar La-Liga ta Sifen inda kungiyar kwallon kafa ta FC Barcelona za ta kece-raini da kungiyar Real Madrid.
Wasan zai gudana ne …
Fitaccen mawakin na Reggae a Naijeriya, Ras kimono ya mutu a birnin Legas.
Rahotanni daga na kusa da 'yan uwan marigayin sun tabbatarwa da BBC cewa ya mutu a ranar Lahadi ne bayan ya y…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…