Masana kimiyya a Amurka da Burtaniya sun kirkiro wani sinadari mai iya narkar da roba a cikin dan adam, inda ake sa ran wannan sinadari zai taimaka wajen yaki da gurbatar muhalli da ake sa…
Murabus din da mataimakin gwamnan jihar Bauchi a Najeriya, Alhaji Nuhu Gidado ya yi, na ci gaba da jan hankulan jama'a, a daidai lokacin da gwamna Muhammad Abdullahi Abubakar ke musant…
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
ya tabbatar wa da 'yan kasar cewa zai sanya hannu kan dokar nan ta bai
wa matasa damar tsayawa takara nan da kwanaki kadan masu zuwa.
Shugaban ya b…
Mutum 299 ne aka yi wa fyade a cikin wata biyar a daukacin jihar Adamawa. Manajar Cibiyar Kula da Wadanda aka Yi wa Fyade ta Jihar Adamawa, Dokta Usha Saxena, ta bayyana hakan ga manema laba…
A shekarar 2016 Aisha Muhammad Sabitu ce ta ciri tuta, yayin da Maimuna Idris Sani Beli ta bayar da mamaki a 2017.
Mai yiwuwa lokaci ne da tauraruwarki za ta haska a bana; don haka, hanzart…
Mataimakin
Shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari ne
ya zabe shi mataimakinsa bayan ya yi shawara da Jam’iyyar APC inda suka
yi takara tare kuma suka ci z…
A jibi Lahadi idan Allah Ya kai mu za a yi wasa mafi zafi a gasar La-Liga ta Sifen inda kungiyar kwallon kafa ta FC Barcelona za ta kece-raini da kungiyar Real Madrid.
Wasan zai gudana ne …