Wasu ƴan bindiga a tekun Najeriya sun kashe wani matuƙin jirgin ruwa tare da yin awon gaba da wasu 15 da ke cikin jirgin ruwa mai dakon kaya na Turkiya, kamar yadda kamfanin dillacin labara…
Mamayewar rumbunan ajiyar kaya na gwamnati da na mutane a Adamawa ya sanya Gwamnan Jihar, Rt Hon Ahmadu Umaru Fintiri sanya dokar hana fita zuwa wayewar gari a jihar. Dokar hana fita ta yi n…
Wani jami’in Hukumar Kwastam ya yi gamo da ajalinsa yayin da wani soja ya harbe shi a iyakar kan tudu ta Seme da ke Jihar Legas. Wani ganau ya shaida cewar lamarin ya faru ne ranar Laraba da…
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ayyukan shafin zauren sada zumunta na Twitter a Najeriya. Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da Ministan Labarai da Al’adu na Kasar, Alhaji Lai Mohammed ya fi…
Mutum 299 ne aka yi wa fyade a cikin wata biyar a daukacin jihar Adamawa. Manajar Cibiyar Kula da Wadanda aka Yi wa Fyade ta Jihar Adamawa, Dokta Usha Saxena, ta bayyana hakan ga manema laba…
Hukumar zaben Najeriya, ta ce yakamata al'ummar kasar su kwantar da hankulansu a kan batun zaben 2019 da ke karatowa.
Mai
magana da yawun hukumar, Malam Aliyu Bello, ya shaida wa BBC c…