anar Alhamis da ta wuce ne, mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi
Osinbajo ya tsallake rijiya da baya, yayin da jirgi mai saukar ungulu da yake ciki ya fara fitar da hayaki.Hakan ya sany…
Kungiyar Gwamnonin Najeriya (NGF) ta karyata cewa gwamnatoci sun boye kayan tallafin abincin COVID-19 da Gwamnatin Tarayya ta bayar su raba wa mabukata. Kungiyar ta ce ta gwamnonin sun adan…
Musulmai a fadin duniya na ci gaba
da azumtar watan Ramadan mai tsarki, inda ake so su kame bakinsu daga ci
da sha da kuma kiyaye dokokin Allah tun daga ketowar alfijir har zuwa
faduwar…
Gwamnatin Najeriya ta ce ta ware dala miliyan 20 zuwa ga ƙungiyar ƙasashen yammacin Afirka Ecowas domin yaƙi da ta’addanci a yankin. Ministan harakokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ne ya …
Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya bayyana cewa a shirye yake ya ajiye shirinsa na mallakar makamin nukiliya matukar kasar Amurka za ta dauki alkawarin ba za ta kai masa hari ba.
Kim …
Kwamishiniyar ma’aikatar albarkatun kasa ta jihar Adamawa Misis Shanti Sashi, ta maka shugaban karamar hukumar Lamurde Mista Barati Nzonzo a kotu, biyo bayan marin da ya wanka mata wanda ya…
an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …