Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…
Neymar ya shiga sahun 'yan wasa uku na Brazil da suka fi yawan cin kwallaye a raga a kwallon kafa.
Dan wasan da ke taka leda a Paris Saint-Germain ya ci kwallonsa ta 55 a wasan sada zu…
AC Milan ta yi rashin nasara a gasar Serie A da ta buga a gida da Atalanta ranar Asabar. Atalanta ta yi nasara da ci 3-0 a fafatawar da suka yi a San Siro, kuma an rage tazarar maki biyu ts…
Gumurzun da ya tursasa wa Mohamed Salah ficewa fili yana kuka a minti 30 a wasan karshe na gasar Zakarun Turai ya fito a jarabawar nazarin ilimin shari'a, kamar yadda aka ruwaito. Hoton…
Ana cigaba da nuna goyon baya ga
wata takardar kara ta intanet da ke neman a hukunta Sergio Ramos kan
cewar ya ji wa Mohamed Salah ciwo da gangan.
An kai karar Sergio
Ramos kan cewar da…
an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Amba…