Biyo bayan warwason da jama'a ke yi a wuraren ajiye kayayyakin abinci na gwamnati, yanzu haka gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yiwa al'umman jihar jawabi tare da kafa d…
Ministan Abuja ya umarci jami’an tsaro su kama wadanda suka fasa dakunan ajiyan abinci da kayan masarufi na tallafin Korona a Abuja. A cikin awa 48, matasa da wasu magidanta sun farfasa daku…
Shugaban zai tsawaita shekara 18 da ya shafe yana mulkin kasar, wanda magoya bayansa ke cewa ya farfado da martabar kasar a duniya, yayin da 'yan hamayya ke bayyana mulkinsa da ta kama …
Musulmai a fadin duniya na ci gaba
da azumtar watan Ramadan mai tsarki, inda ake so su kame bakinsu daga ci
da sha da kuma kiyaye dokokin Allah tun daga ketowar alfijir har zuwa
faduwar…
Hukumar zaben Najeriya, ta ce yakamata al'ummar kasar su kwantar da hankulansu a kan batun zaben 2019 da ke karatowa.
Mai
magana da yawun hukumar, Malam Aliyu Bello, ya shaida wa BBC c…
Neymar ya shiga sahun 'yan wasa uku na Brazil da suka fi yawan cin kwallaye a raga a kwallon kafa.
Dan wasan da ke taka leda a Paris Saint-Germain ya ci kwallonsa ta 55 a wasan sada zu…
Akalla mutum 45 ne suka rasa rayukansu a harin da ‘yan bindiga suka kai kauyen Gwaska a karamar hukumar Gwari da ke Jihar Kaduna. Kwanishinan ‘yan sandan Jihar Kaduna Austin Iwar ya shaida w…