Headlines
Loading...
Najeriya da Chadi sun tattauna kan Boko Haram

Najeriya da Chadi sun tattauna kan Boko Haram

Najeriya da Chadi sun tattauna kan Boko Haram

 Shugaban Chadi Idris Deby ya gana da tawagar shugaban Najeriya Muhammadu Buhari.


Shafin jaridar Alwihda ta ce shugaban Najeriya ya aika tawagar ne ƙarƙashin jagorancin jekadan Najeriya Ambasada Ahmed Rufa’i inda suka tattauna kan hulɗar ƙasashen biyu musamman matsalar tsaro.


Sai dai babu wani cikakken bayani kan saƙon da tawagar Najeriya ta tafi da shi ga shugaban Chadi.


Gwamnan Borno Farfesa Babagana Umara Zulum mai fama da rikicin Boko Haram ya taɓa kai ziyara Chadi inda ya gana da shugaba Deby.

0 Comments: