![Masu kashe-kashe 'yan ta’adda ne- Shehu Sani](https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgQuO5mNFlwxzzL38MfF-ZzMnM1mb5Hq4WPdnmKXxTFnC1smK5mrM-01szGyqH92X1niUmoyC8M_m9s0W0Ayx1AOYhzHdEyu8TQJ1T8-Cv4G7tlRDz6-r6IPoQu7RTMpSRVj9mLeGXQscYR/w700/shehu-sani.jpg)
Sanata Shehu Sani mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a Majalisar Dattawa ya ce makiyaya da barayin da suke yin kisa a Najeriya duk ‘yan ta’adda ne.
Shehu Sani ya bayyana hakan ne a shafinsa na twitter inda ya ce, “Makiyaya masu kisa mutane a jihohin Binuwei da Taraba da barayi masu kisa Jihar Zamfara da Birnin Gwari ba kuwa bane face ‘yan ta’adda; sai dai idan ba za mu fadi gaskiya ba.”
0 Comments: