Headlines
Loading...
Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shafin Twitter a Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shafin Twitter a Najeriya

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da shafin Twitter a Najeriya

 

Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ayyukan shafin zauren sada zumunta na Twitter a Najeriya.


Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da Ministan Labarai da Al’adu na Kasar, Alhaji Lai Mohammed ya fitar a ranar Juma’a.


Sanarwar ta ce ana ribatar shafin na Twitter wajen kawo rabuwar kai a kasar nan.


Wannan mataki na zuwa ne kwanaki kadan bayan da shafin Twitter ya goge wani sakon gargadin ‘yan awaraen IPOB da Shugaba Muhammadu Buhari ya wallafa.


Wannan shi ne saƙon da Tuwota ya goge na Shugaba Buhari

0 Comments: