Ministan Abuja ya umarci jami’an tsaro su kama wadanda suka fasa dakunan ajiyan abinci da kayan masarufi na tallafin Korona a Abuja. A cikin awa 48, matasa da wasu magidanta sun farfasa daku…
Biyo bayan warwason da jama'a ke yi a wuraren ajiye kayayyakin abinci na gwamnati, yanzu haka gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri ya yiwa al'umman jihar jawabi tare da kafa d…
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da ayyukan shafin zauren sada zumunta na Twitter a Najeriya. Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da Ministan Labarai da Al’adu na Kasar, Alhaji Lai Mohammed ya fi…
Shugaban zai tsawaita shekara 18 da ya shafe yana mulkin kasar, wanda magoya bayansa ke cewa ya farfado da martabar kasar a duniya, yayin da 'yan hamayya ke bayyana mulkinsa da ta kama …
Majalisar Gudanarwa ta Hukumar Shirya Jarrabawa a Najeriya NECO, ta amince da nadin Mista Ebikibina John Ogborodi a matsayin Mukaddashin Shugaban hukumar. Hakan na zuwa ne bayan kwana hudu d…
Wani bom da wasu yara guda uku suka tsinta ya tashi da su a garin Mubi da ke cikin jihar Adamawa a yankin arewa maso gabashin Najeriya.
Daya daga cikin yaran ya mutu yayin da biyu suka sam…