Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
Hukumar zaben Najeriya, ta ce yakamata al'ummar kasar su kwantar da hankulansu a kan batun zaben 2019 da ke karatowa.
Mai
magana da yawun hukumar, Malam Aliyu Bello, ya shaida wa BBC c…
Kama yanzu jihohi guda goma ne tare da babban tarayya akayi warwason abinci a ciki. Jihohin da lamarin ya auku sun hada da: Kaduna A jihar Kaduna an samu rahoton cewa wasu matasa sun kunna k…
an wasan gaba na Arsenal, Mesut Ozil, ba zai samu damar bugawa kasarsa ta Jamus wasan cin kofin duniya ba, bayan raunin da ya samu yayin wani wasan sada zumunta da Austria ta lallasa su da …
Fitaccen mawakin na Reggae a Naijeriya, Ras kimono ya mutu a birnin Legas.
Rahotanni daga na kusa da 'yan uwan marigayin sun tabbatarwa da BBC cewa ya mutu a ranar Lahadi ne bayan ya y…
An tsaurara tsaro a wuraren adana kaya a cikin Minna inda abinci da wasu abubuwa da ake nufi don rarrabawa a matsayin abubuwan taimako don rage tasirin kullewar COVID-19. An ga jami'an t…
Sanata Shehu Sani mai wakiltar Kaduna ta tsakiya a Majalisar Dattawa ya ce makiyaya da barayin da suke yin kisa a Najeriya duk ‘yan ta’adda ne. Shehu Sani ya bayyana hakan ne a shafinsa na t…