Shugaban Kwalejin Ilimi ta Jihar Kaduna da ke
Gidan Waya, Farfesa Emmanuel Joseph Chom ya mayar da martani ga masu
cewa babu wani abin a zo a gani da gwamnatin jihar ta yi wa kwalejin
sa…
Ya na cin zaben kujerar sanatan tsakiya a jihar Kogi ya fara kitsa makarkashiyarsa. Me ka ke tsammani daga mutumin da ya yi wa mahaifinsa makirci irin na siyasa? Sanin cewa sun goya ma ka b…
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Alhamis, 29 ga watan Oktoban 2020 a matsayin ranar hutu domin bikin ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Ranar dai ita ce ta zo daidai da 12 ga watan Rab…
Kama yanzu jihohi guda goma ne tare da babban tarayya akayi warwason abinci a ciki. Jihohin da lamarin ya auku sun hada da: Kaduna A jihar Kaduna an samu rahoton cewa wasu matasa sun kunna k…
Gwamnatin Najeriya ta ce ta ware dala miliyan 20 zuwa ga ƙungiyar ƙasashen yammacin Afirka Ecowas domin yaƙi da ta’addanci a yankin. Ministan harakokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ne ya …
Wani jami’in Hukumar Kwastam ya yi gamo da ajalinsa yayin da wani soja ya harbe shi a iyakar kan tudu ta Seme da ke Jihar Legas. Wani ganau ya shaida cewar lamarin ya faru ne ranar Laraba da…
Kocin kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles Gernot Rohr ya bayyana dalilan da za su sa ba zai iya auren wata mace a Najeriya ba.
A wata tattaunawa da ya yi da jaridar Turanci ta T…