Shugaban Kwalejin Ilimi ta Jihar Kaduna da ke
Gidan Waya, Farfesa Emmanuel Joseph Chom ya mayar da martani ga masu
cewa babu wani abin a zo a gani da gwamnatin jihar ta yi wa kwalejin
sa…
Shugaban ƙungiyar masu kiyon kaji na Iran Nasser Nabipour, ya ce kaji 900,000 aka kashe saboda cutar murar tsuntsaye. Ya ce an kashe kajin ne bayan sun kamu da babbar cutar murar tsuntsaye. Y…
Murabus din da mataimakin gwamnan jihar Bauchi a Najeriya, Alhaji Nuhu Gidado ya yi, na ci gaba da jan hankulan jama'a, a daidai lokacin da gwamna Muhammad Abdullahi Abubakar ke musant…
Kungiyar SERAP mai fafutukar yaƙi da cin hanci a Najeriya ta buƙaci gwamnatin Najeriya ta yi bayani kan tsarin biyan kuɗaɗen da take raba wa talakawa. Ƙungiyar ta ba ministar ma’aikatar kula…
Gwamnatin Najeriya ta ce ta ware dala miliyan 20 zuwa ga ƙungiyar ƙasashen yammacin Afirka Ecowas domin yaƙi da ta’addanci a yankin. Ministan harakokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ne ya …
Mamayewar rumbunan ajiyar kaya na gwamnati da na mutane a Adamawa ya sanya Gwamnan Jihar, Rt Hon Ahmadu Umaru Fintiri sanya dokar hana fita zuwa wayewar gari a jihar. Dokar hana fita ta yi n…
Mataimakin
Shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya bayyana cewa Shugaba Muhammadu Buhari ne
ya zabe shi mataimakinsa bayan ya yi shawara da Jam’iyyar APC inda suka
yi takara tare kuma suka ci z…